Sunday, September 11, 2016

BARKA DA SALLAH DA FATAN ALLAH YA MAIMAITA MANA

Da fatan an yi Sallah lafiya

Assalamu alaikum wa rahmatullahi wa barakatuhu!

Dandalin Shu`aibu Abdullahi Sa`id Nguru, na taya daukacin al`umar Musulmi murnar babbar Sallah, da fatan za a ci gaba da shagulgulan  Sallah lami lafiya.

Da yake matasa su ne kashin bayan al`uma, wannan Dandali na jan hankalin matasan, da su yi karatun ta nutsu, wajen kauce wa aikata munanan dabi`u a lokutan bukukuwan Sallar.

Allah ya karbi ibadunmu, ya maimaita mana ta badin badada da rai da lafiya, amin.

No comments:

Post a Comment