Sunday, April 03, 2011

Labari da dumi-duminsa: Hukumar zabe ta sake dage zabe zuwa ranar Asabar.

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ta sake dage zaben 'yan majalisar tarayya da za a gudanar da a gobe litinin zuwa ranar Asabar ta mako mai zuwa.

No comments:

Post a Comment